Gov. Bagudu: APC a jihar Kebbi za ta yaki kowaye da katin zabe don Buhari ya ci zaben 2019

Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce jam'iyar APC a jihar Kebbi a shirye take ta yaki kowane mutum da katin zabe a fadin jihar domin tabbatar da ganin shugaba Buhari ya ci zaben 2019.

Gwaman ya ce jam'iyar APC a jihar Kebbi ta aminta da sake tsayawar takaran shugaba Buhari a zaben 2019 bisa la'akari da yadda ya maido da martabar Najeriya.

Bagudu ya yi wannan jawabi ne a lokacin wani taro da NOA a jihar Kebbi ta shirya a garin Birnin kebbi, domin tsara dabarun da za'a fadakar da jama'a kan muhimmancin karbar katin zabe domin fuskantar zaben 2019.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN