Bayan kimanin tsawon
sa'o'i 48 da kisan sama da mutane 100 a kananan hukumomin Barkin Ladi,
Riyom, da Jos ta kudu a jihar Filato, Sufeto Janar na 'yan sanda Ibrahim
Idris, ya bayar da umarnin tsige kwamishinan 'yan sanda na jihar, Undie
Adie kamar yadda jaridar The Punch ta bayyana. Read more: https://hausa.naija.ng/1177284-kashe-kashen-jihar-filato-sufeto-janar-ya-tsige-kwamishinan-yan-sanda.html#117728Bayan kimanin tsawon sa'o'i 48 da kisan sama da mutane 100 a
kananan hukumomin Barkin Ladi, Riyom, da Jos ta kudu a jihar Filato, Sufeto
Janar na 'yan sanda Ibrahim Idris, ya bayar da umarnin tsige kwamishinan 'yan
sanda na jihar, Undie Adie kamar yadda jaridar The Punch ta bayyana.Rahotanni sun bayyana cewa, Mataimakin Kwamishinan 'yan
sanda Bala Ciroma dan asalin jihar Yobe, shine zai maye gurbin wannan kujera a
jihar ta Filato. Wani takaitaccen rahoto na ranar Talatar da ta gabata da
sanadin kakakin hukumar 'yan sanda na jihar, Matthias Tyopev ya bayyana cewa ba
bu wani dalili dangane da tumbuke kwamishinan na 'yan sa
Bayan kimanin tsawon sa'o'i 48 da kisan sama da mutane 100 a
kananan hukumomin Barkin Ladi, Riyom, da Jos ta kudu a jihar Filato, Sufeto
Janar na 'yan sanda Ibrahim Idris, ya bayar da umarnin tsige kwamishinan 'yan
sanda na jihar, Undie Adie kamar yadda jaridar The Punch ta bayyana.
Rahotanni sun bayyana cewa, Mataimakin Kwamishinan 'yan
sanda Bala Ciroma dan asalin jihar Yobe, shine zai maye gurbin wannan kujera a
jihar ta Filato. Wani takaitaccen rahoto na ranar Talatar da ta gabata da
sanadin kakakin hukumar 'yan sanda na jihar, Matthias Tyopev ya bayyana cewa ba
bu wani dalili dangane da tumbuke kwamishinan na 'yan sanda daga mukamin sa.
NAIJ.com ta fahimci cewa, a shekarar 1988 ne Kwamishina
Ciroma ya kammala karatun digiri na farko a jami'ar Maiduguri, inda ya shiga
makarantar koyan aikin 'yan sanda a ranar 3 ga watan Maris na shekarar 1990. Ya
rike makumai daban-daban yayin gumurzu bisa aiki cikin kusan duk rassa shida na
kasar nan tare da rike babban mukami a hukumar han yiwa tattalin arziki zagon
kasa.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
hausa.naij.ng