Type Here to Get Search Results !

NATO: Ba zamu tallafa wa Isra'ila ba, idan Iran ta kai ma ta hari

Sakataren janar na NATO, Stoltenberg ya sanar da cewa ba zasu taimaka wa Isra'ila,idan har maki babbar makiyiyarta,wato Iran ta kai ma ta farmaki.

Stoltenberg ya furta wannan kalamin gaban manema labarai kafar Associated Press (AP).

Haka zalika a ranar Asabar din ma,Stoltenberg ya maimata wannan furucin a jaridar Der Speigel ta kasar Jamus,inda ya ce,

"Isra'ila kawa ce ba mambar NATO ba.Babu wani tilashin bai Isra'ila kariya  kamar sauran kasashe.Kamata yayi mu nesanta kanmu daga duk wata matsalar da za ta gurgunta yunkurin samar zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya da kuma guje wa haddasa fitintinu a Gabas ta tsakiya"
Wannan jawabin na sakataren janar na NATO ya zo daidai lokacin da Iran da Isra'ila ke ci gaba wasa wukake da harar juna.

Firaministan Isra'ila Benyamin Netanyahu ya soki yarjejeniyar nukiliyar da wasu kasashen Yamma suka kulla da shugabannin kasar Farisa.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

#TRT 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN