Type Here to Get Search Results !

Main event

Bidiyo: Yadda Jokolo ya caccaki gwamna Bagudu - ISYAKU.COM


Sarkin Gwandu na 19 Alh. Al-Mustapha Jokolo, ya ce duk da umurni da Kotu ta bayar a biya shi albashinsa da alawus-alawus nasa na tsawon shekara, 10 amma gwamnatin jihar Kebbi bata biya shi ba, sakamakon haka ya gabatar da koke ga hukumomin da lamarin ya shafa amma har ila yau ba a aiwatar da umurnin Kotun ba.

Ya kara da cewa gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi zai gurfana a Kotun koli ranar 5 ga watan Yuli bisa tuhumar aikata ba daidai ba.

Haka zalika, Jokolo ,a faifen bidiyon ya mance da sunan gwamnan jihar Kebbi sai da wani hadiminsa ya tuna mashi, bayan an ga Basaraken yana daka ma hadiminsa tsawa cewa "shut up" watau "yi shiru".

Daga Isyaku Garba

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies