Type Here to Get Search Results !

Magidanci da iyalansa hudu sun mutu a Ogun

Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun da ke kudancin Najeriya ta tabattar da mutuwar wani magidanci da matarsa da kuma 'ya'yansa uku bayan sun tare a sabon gidansu da ke garin Sagamu.

Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar ya shaida wa BBC ewa kawo yanzu ana gudanar da bincike kan lamarin.

Sai dai rahotanni sun ce ana kyautata zaton feshin wani maganin da aka yi ne a sabon gidan ya yi sanadiyyar mutuwarsu.

Wani na kusa da iyalan ya shaida wa kamfanin dillanci labarai na Najeriya (NAN) cewa sun rika jin wari sosai bayan kwana daya da iyalan suka shiga sabon gidan

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com 

BBC

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN