Majalisar dattawa ta ki amincewa da 12 ga watan Yuni a matsayin ranar rantsar da sabbin jami’an gwamnati

A ranar Alhamis, 7 ga watan Yuni, majalisar dattawa ta yi watsi da June 12 a matsayin ranar kaddamar da sabbin jami’an gwamnati. Read more: https://hausa.naija.ng/1173987-yanzu-yanzu-majalisar-dattawa-ta-ki-amincewa-da-12-ga-watan-yuni-a-matsayin-ranar-rantsar-da-sabbin-jami-gwamnati.html#1173987

A ranar Alhamis, 7 ga watan Yuni, majalisar dattawa ta yi watsi da June 12 a matsayin ranar kaddamar da sabbin jami’an gwamnati. 

Hakan na zuwa ne bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar a shafinsa na Facebook cewa June 12 zai koma ranar damokradiyya. Majalisar masu rinjayen tace lallai ranar 29 ga watan Mayu shine ranar rantsar da sabbin jami’an kasar

Yan majalisan sun kuma bayyana bukatar biyan dukkanin kudaden albashi da alawus alawus din manyan jami’an da aka zaba a waccan lokacin ga iyalansu. 

A halin da ake ciki, mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu ya bayyana cewa akwai bukatar gyara kundin tsarin mulki idan har 12 ga watan Yuni ya koma ranar Demokradiyya.
 
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com 

#hausa.naij.ng

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN