Dadin kowa sabon salo shiri na 58 daga Arewa24

Jikin Hannatu yayi tsanani hakan yasa Kamaye ya tashi haikan wajen neman kudinda za’a kaita asibiti.

Ita kuwa Adama tana can tana kokarin ganin ta rufa ma Hannatu asiri.
Dan Baba ya dawo gari ya hadu da abokansa inda suka fara tsula tsiyarsu.


Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN