Type Here to Get Search Results !

Dadin kowa sabon salo shiri na 58 daga Arewa24

Jikin Hannatu yayi tsanani hakan yasa Kamaye ya tashi haikan wajen neman kudinda za’a kaita asibiti.

Ita kuwa Adama tana can tana kokarin ganin ta rufa ma Hannatu asiri.
Dan Baba ya dawo gari ya hadu da abokansa inda suka fara tsula tsiyarsu.


Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN