Type Here to Get Search Results !

Kotun koli ta daga shari'ar Jokolo har 2019 - ISYAKU.COM

Rahotanni daga babban Kotun koli na tarayya Abuja sun ce an dage sauraron shari'a tsakanin Sarkin Gwandu na 20 Alh. Illiyasu Bahar da tsohon Sarkin Gwandu Alh. Al-Mustapha Jokolo har zuwa ranar 19 ga watan Fabrairu 2019.

Tuni dai wannan shari'ar ya yi fama da dage-dage kuma yanzu haka shekara 13 kenan ana wannan shari'ar.

Koma yaya za ta kaya a tsakanin Sarakunan guda biyu 'yan gida daya sakamakon hukuncin Kotun da daga ita sai Allah ya isa, lokaci ne kadai zai tabbatar da haka.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN