Kotun koli ta daga shari'ar Jokolo har 2019 - ISYAKU.COM

Rahotanni daga babban Kotun koli na tarayya Abuja sun ce an dage sauraron shari'a tsakanin Sarkin Gwandu na 20 Alh. Illiyasu Bahar da tsohon Sarkin Gwandu Alh. Al-Mustapha Jokolo har zuwa ranar 19 ga watan Fabrairu 2019.

Tuni dai wannan shari'ar ya yi fama da dage-dage kuma yanzu haka shekara 13 kenan ana wannan shari'ar.

Koma yaya za ta kaya a tsakanin Sarakunan guda biyu 'yan gida daya sakamakon hukuncin Kotun da daga ita sai Allah ya isa, lokaci ne kadai zai tabbatar da haka.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN