Kim Jong-Un ya fara kokawa da Trump bisa zargin labarin karya

Shugaban Koriya ta Arewa na tuhumar Trump da ci gaba da yada labaran karya kan ainahin dalilan da suka sa su dakatar da kera makaman kare dangi na nukiliya.
A cewar kafar yada labarai ta Koriya ta Arewa KCNA,Kim ya ce:
"A baya baya nan, Amurka na ci gaba da yada zuki ta malle da gangan,da nufin alakanta aniyarmu ta 
dakatar da kera makaman nukiliya da takunkuman da suka kakaba mana.Alhali ba haka batun yake 
ba.Idan Amurka za ta ci gaba da murde gaskiya,kallon mu a matsayin matsorata da kuma yi 
mana barazana,to ko shakka babu, ungulu za ta koma gidanta na tsamiya,don ba zamu taba yarda a raina mana hankali ba"

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

#TRT
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN