Type Here to Get Search Results !

Ka san me ya faru da Gwamna Yahaya Bello bayan ya fado daga mota

Wani labari da ya fito daga jihar Kogi ya ce Gwamna Yahaya Bello ya fado daga motarsa ranar Juma'a sakamakon haka ya sami rauni a kafa.

Rahotanni sun ce Gwamnan ya sami kulawa daga Likita kuma zai koma bakin aiki bayan bikin Easter.

Wannan ya kawar da jita jita da ake yi cewa Gwamnan ya nakasa sakamakon fadowa da ya yi daga motar.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN