Gwamnan jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya jaddada aniyar gwamnatinsa na taimaka wa manoma a fadin jihar domin a sami wadataccen amfanin gona.
Gwamnana ya yi wannan jawabin ne a garin Gotomo a karamar hukumar mulki ta Argungu yayin da yake duba fili a fadama da zai dace da noman rake bisa shirin gwamnatinsa na samar da rake zaman makamashi marmakin man fetur.
Wasu manoma a fadamar ta Gotomo sun zanta da Gwamna akan matsaloli da ke damunsu yayin da wani manomi ya bukaci Gwamna ya ba su taimako na rancen kudi bisa aniyarsu ta noman rake da Mankani.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Gwamnana ya yi wannan jawabin ne a garin Gotomo a karamar hukumar mulki ta Argungu yayin da yake duba fili a fadama da zai dace da noman rake bisa shirin gwamnatinsa na samar da rake zaman makamashi marmakin man fetur.
Wasu manoma a fadamar ta Gotomo sun zanta da Gwamna akan matsaloli da ke damunsu yayin da wani manomi ya bukaci Gwamna ya ba su taimako na rancen kudi bisa aniyarsu ta noman rake da Mankani.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
BIRNIN-KEBBI