Type Here to Get Search Results !

Gwamna Bagudu ya amince da biyan diyyar N412m don aikin hanyoyi

Gwamnatin jihar Kebbi za ta kashe naira miliyan dari hudu da goma sha biyu N412m domin biyan diyya ga wadanda aikin gina hanyoyi a cikin gari ya shafi gidaje da dukiyoyin su.

Garuruwan da za su amfana da kudaden sun hada da Bena,Danko/Wasagu,Ambursa, Kimba, Sabiyel da Kashin zama.

Gwamna Atiku Bagudu ya dukufa domin ganin an samar da kayakin more rayuwa a karkara ciki har da hanyoyin mota.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN