Type Here to Get Search Results !

Main event

2019: Tsayawar Buhari takara, wadanne yan siyasa ne ke da dogon buri ?

Yayin da ya bayyana karara cewa shugaba Muhammadu Buhari zai sake tsayawa takara a karo na biyu, bayanai sun nuna cewa yanzu haka har an fara atisayen shige-shige domin neman kamun kafa akan wasu kujerin alfarma na shugabancin al'umma.

Masu fada a ji tare da yin ruwa da saki a kan shugabanci tuni suka yi himma domin ganin sun ci ma burin su ta hanyan neman kamun kafa daga ubannin gidajensu.

Miye ra'ayin ka dangane da wadannan mutane da ke da muhammanci wajen taka ingantaccen rawa a siyarsar Najeriya zuwa 2019 ?

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies