Gwamnan jihar Niger Abubakar Sani Bello ya ce tattalin arziken Najeriya zai tabarbare matukar shugaba Buhari bai sake tsayawa takara a zaben 2019 ba.
Gwamnan wanda yake neman goyon bayan jama'a domin su sake zaban shugaba Buhari a 2019 ya ce 'yan Najeriya ba za su yi nadama ba idan suka sake zaben shugaba Buhari a 2019.
Ya ce idan aka sake zaben shugaba Buhari tattalin arzikin Najeriya zai inganta kuma zai kasance a mizali madaidaici.
Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a gidan Gwamnati a birnin Minna yayin da ya karbi mutanen garin Kontagora a fadar gidan gwamnati a karshen mako.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Gwamnan wanda yake neman goyon bayan jama'a domin su sake zaban shugaba Buhari a 2019 ya ce 'yan Najeriya ba za su yi nadama ba idan suka sake zaben shugaba Buhari a 2019.
Ya ce idan aka sake zaben shugaba Buhari tattalin arzikin Najeriya zai inganta kuma zai kasance a mizali madaidaici.
Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a gidan Gwamnati a birnin Minna yayin da ya karbi mutanen garin Kontagora a fadar gidan gwamnati a karshen mako.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI