Kurame,makafi, da guragu sun yi tattakin nuna goyon baya ga Gwamna Bagudu

Kungiyar Makafi, kurame da Guragu na jihar Kebbi karkashin shugaban ta Mal.Muhammadu Sani ta kai ziyarar nuna goyon baya ga Gawamnan jihar Kebbi karkashin jagorancin Sanata Abubakar Atiku Bagudu sakamakon irin nassarori da ayyukan ci gaba da yake yi a fadin jihar Kebbi.

Shugaban tare da tawagarsa sun gudanar da tattaki daga Sakatariyar Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi zuwa gidan Gwamnati a unguwar GRA.

Wani jami'in Gwamnati ne ya saurare su a kofar shiga gidan na Gwamnati.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN