Ana neman dansanda da ya kunduma wa safeto janar zagi a bainar jama'a

Wani bayani da ya fito daga wani ma'aikacin Majalisar Wakilai ta Najeriya da ke Abuja mai suna Dan Baiwa Pholantulu ya ce ana neman wannan jami'in dansanda ruwa jallo bayan ya kunduma wa babban safeto janar na 'yansandan Najeriya Ibrahim Idris zagi a bainan jama'a kuma kiri-kiri.



Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN