'Yar shekara 13 da aka turo ta yi aikin kwadago a Kano daga Ibadan

A wani lamari mai ban tausayi, 'yansanda a cikin birnin Kano sun tsinci wata yarinya 'yar shekara 13 mai suna Fatima tana gararanba a cikin birnin na Kano wacce tace Iyayenta ne suka turo ta Kano domin ta yi aiki a wani gidan abinci domin a dinga aika masu da kudin abinci .

Yanzu haka dai 'yansandan sun mika wannan yarinyar ga wani shugaban Al'umman Yarbawa a cikin birnin Kano.

Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN