A wani lamari mai ban tausayi, 'yansanda a cikin birnin Kano sun tsinci wata yarinya 'yar shekara 13 mai suna Fatima tana gararanba a cikin birnin na Kano wacce tace Iyayenta ne suka turo ta Kano domin ta yi aiki a wani gidan abinci domin a dinga aika masu da kudin abinci .
Yanzu haka dai 'yansandan sun mika wannan yarinyar ga wani shugaban Al'umman Yarbawa a cikin birnin Kano.
Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Yanzu haka dai 'yansandan sun mika wannan yarinyar ga wani shugaban Al'umman Yarbawa a cikin birnin Kano.
Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI