Gwamnatin jihar Kebbi tana ci gaba da bayar da bashi ga Manoma



Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwuiwa da NIRSAL da Sterling Bank tana ci gaba da bayar da bashin kudi ga hazakan Manoma na jihar a ofishin Produce da ke unguwar Tudunwada a garin Birnin kebbi.

Shirin wadda aka ci gaba da shi ranar Laraba 4 ga watan Octoba ya sami halartar wasu manyan jami'an Gwamnati wadda ke sa ido akan yadda lamarin ke gudana.

Alh.Muhammed Lawal Shehu
 (AG. Perm sec Ministry of Agric)
Kalli bidiyo da bayani a kasa.




Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN