'Dansanda yayi lalata da 'yar shekara 13 da ke tsare a chaji ofis

Hukumar 'yan sanda a kasar Kenya ta kama kuma ta gurfanar da wani jami'inta da ake zargi da yin lalata  da wata yarinya 'yar shekara 13 yayin da take tsare a chaji ofis bisa zargin satan tufafi.

Lamarin ya faru a yankin Muranga.'Dansandan ya yi lalata da yarinyar  a cikin kurkukun ofishin inda take tsare bisa alkawarin cewa zai bayar da belin ta.

Hukumar 'yansanda ta tsare wadda ake zargi har tsawon kwaniki 5 yayin da ake ci gaba da bincike a laifin da zai iya sa a daure 'dansandan har tsawon shekara 25 idan an same shi da laifi.

Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN