Zargi: Bahaushe ya zama Sa yayin da Igbo suka nemi su kashe shi

Wani hoton bidiyo da yake yawatawa yanzu haka wadda ke nuna cewa wani Bahaushe ne ya rikida ya zama Sa yayinda wasu matasa a hanyar Ohanku na garin Aba a cikin jihar Abia suka kai masa farmaki domin su halaka shi.

Kalli yadda lamarin ya kasance a bidiyo da hankali ba zai yarda cewa gaskiya ne matasan kabilar Igbo suka fada ba.



Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN