Mai Martaba Sarkin Musulmi ya bayar da sanarwar ganin Wata

Bayanai da ke fitowa daga Sokoto birnin Shehu sun nuna cewa Mai Martaba Sarkin Musulmi kuma shugaban Majalisar koli kan harkokin addinin Musulunci a Najeriya Sultan Muhammad Sa'ad Abubakar na 3 ya bayar da sanarwar cewa an ga Wata a wasu garuruwa da suka hada da Borno,Adamawa da sauransu.

Hakan yana nuni da cewa gabe Lahadi 25/6/2017 ya zama ranar karamar Sallah a Najeriya,kuma hakan shi ya kawo karshen Azumin watan Ramadana na 2017.

Allah yasa ayi Sallah lafiya.


 @isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka sami labaranmu ta Whatsapp ? ka rubuto YES a SMS zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye kyauta a koda yaushe muka wallafa Labari.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN