Bayanai
da ke fitowa daga Sokoto birnin Shehu sun nuna cewa Mai Martaba Sarkin
Musulmi kuma shugaban Majalisar koli kan harkokin addinin Musulunci a
Najeriya Sultan Muhammad Sa'ad Abubakar na 3 ya bayar da sanarwar cewa
an ga Wata a wasu garuruwa da suka hada da Borno,Adamawa da sauransu.
Hakan yana nuni da cewa gabe Lahadi 25/6/2017 ya zama ranar karamar Sallah a Najeriya,kuma hakan shi ya kawo karshen Azumin watan Ramadana na 2017.
Allah yasa ayi Sallah lafiya.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka sami labaranmu ta Whatsapp ? ka rubuto YES a SMS zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye kyauta a koda yaushe muka wallafa Labari.
Hakan yana nuni da cewa gabe Lahadi 25/6/2017 ya zama ranar karamar Sallah a Najeriya,kuma hakan shi ya kawo karshen Azumin watan Ramadana na 2017.
Allah yasa ayi Sallah lafiya.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka sami labaranmu ta Whatsapp ? ka rubuto YES a SMS zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye kyauta a koda yaushe muka wallafa Labari.
Tags:
LABARI