Majiyar mu ta labarta mana cewa mai magana da yawun EFCC din Mr.Uwajaren ya tabbatar cewa tsohon Gwamanan yana a hannun hukumar ta EFCC kuma suna yi masa tambayoyi.Mr Uwajaren bai yi bayani ko yaushe ne hukumar zata gabatar da tsohon Gwamnan a gaban Kotu ba.
Dr.Aliyu ya shafe shekara takwas yana mulkin jihar daga 2007 zuwa 2015,ya kuma sha kaye a zaben da ya tsaya takara na neman kujeran majalisar Dattawa a 2015.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Tags:
LABARI