Jam'iyar APC na kasa ta zabi Adams Oshiomhole a matsayin sabon shugaban jam'iyar

Bayanai da ke fitowa daga wajen taron jam'iyar APC na kasa a Abuja sun tabbatar cewa jam'iyar APC na kasa ta zabi tsohon Gwamnan jihar Edo Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam'iayr na kasa a zaben shugabannin APC na kasa da ake yi yanzu haka a Abuja.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN