Gwamna Yahaya Bello ya sha ruwan duwatsu a Kogi, matasa sun kira shi "barawo"

Wasu hotunan bidiyo da ke yawatawa a shafukan intanet sun nuna yadda matasa a Lokoja babban birnin jihar Kogi suka yi ta ihu suna kiran Gwamna Yahaya Bello "ole" watau barawo !.




Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN