Dangote zai gina jami'ar fasaha da zaici Naira billion 200 a Abuja

Shugaban kamfanin Dangote Aliko Dangote ya bukaci hukumar kula da jami'oin Najeriya ta bayar da dama domin ya gina wani katafaren jami'ar fasaha da zai ci zunzurutun kudi har Naira Billion 200 a birnin Abuja.

Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka an gabatar da kubakatar haka ga hukumar jami'oi ta Najeria (National Universities Commission, NUC).

Wani babban jami'i  a kamfanin Dangote Zouera Yousouffou,yace yanzu haka an samar da N200 Billion domin fara tafiyar da harkar gina jami'ar matukar an gama bin ka'idodin hukuma.


Shafin mu na Facebook
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN