Sabuwar Mahaifiyar ta raba hotonta da jaririnta a cikin wani sakon Facebook a ranar Laraba, 7 ga Fabrairu, 2024.
“Babban Murna Ga Kyakkyawar ‘Yata Bayan shekara 57, Allah ya amsa addu’arta. Na gode Ubangijina,” ta rubuta sakon.
From ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL
Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN
Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN
Our website uses cookies to improve your experience. Learn more
Ok