Yanzun nan: Kotun koli ta tabbatar da Ahmed Aliyu a matsayin zababben Gwamnan jihar Sokoto


Kotun koli ta Najeriya ta tabbatar da Ahmed Aliyu na jamiyyar APC a matsayin zababben Gwamnan jihar Sokoto bayan ta kori karar dan takarar jamiyar PDP a hukunci da ta yanke kan karar a ranar Juma'a 26/01/2024. Channels Television ya labarta.

Karin bayani anjima....

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN