Bidiyon cikakken bayani daga shaidun gani da ido yadda mahari ya kashe magidanci a Badariya Birnin kebbi


Matar mutumin da aka shiga gidansa a unguwar Badariya aka yi masa kisar gilla a garin Birnin kebbi ta yi bayani yadda lamarin ya faru.

Kazalika Mahaifiyar mamacin mai suna Abubakar ta yi bayani yadda maharin mai suna Usman Muhammed ya farmaki Abubakar har ya yi mata raunuka a jiki lokacin da ta rike addar da ya zare kafin ya kashe Abubakar.

Wannan mumunar lamari ya faru a gaban matar Marigayi Abubakar da Mahaifiyarsa mai yawan shekaru.

Latsa kasa ka kalli bidiyo:

Yadda aka k*she magidanci a Badariya Birnin kebbi a gaban iyalinsa cikin gidansa

Posted by ISYAKU.COM on Wednesday, January 3, 2024

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN