Barawo ya sace wayar tsohon ministan yada labarai Labaran Maku a cikin kotun daukaka kara


A yau 15 ga watan Nuwamba ne tsohon ministan yada labarai Labaran Maku ya rasa wayar sa a kotun daukaka kara dake Abuja.


 Tsohon Ministan da wasu ‘yan siyasa daga jihar Nasarawa sun bayyana a gaban kotu domin nuna goyon bayansu ga dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP, David Ombugada.


 Maku da mukarrabansa sun yi kokarin neman wayar amma abin ya ci tura.


 Maku ya bar kotun ba tare da ya gano wayarsa ba


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN