An fara, Duba abin da ya faru da mabarata 50 kan tituna sakamakon umarnin wani Gwamna


Gwamnatin jihar Legas a karkashin Gwamna Olusola Sanwo-Olu, ta sha alwashin kawo karshen barace-barace a kowane bangare na jihar.

 Akalla mabarata 50 a tituna ne aka kwashe daga hanyar a wani samame na musamman karkashin jagorancin kwamishinan ma’aikatar matasa da ci gaban jama’a, Mobolaji Ogunlende.

 Ma’aikatar tare da hadin guiwar Lagos State task force na jihar Legas ne suka shirya shirin na “Special Rescue Operations” domin tsaftace barace-barace a kan tituna a yankin Lekki a ranar Alhamis, 16 ga watan Nuwamba, 2023.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN