An kama matashi da ya kafta wa dan sanda mari a jihar Ondo (bidiyo)


Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta kama wani matashi mai suna Olamilekan Afeez mai shekaru 30 da haihuwa, bisa laifin cin zarafin wani dan sanda da ke aiki a sashen rundunar yan sanda na Okeigbo.


 Wani faifan bidiyo da aka yada ta yanar gizo ya nuna mutumin yana marin dan sandan da ke bakin aiki a mahadar Ago Jedi T.

Har yanzu dai ba a san musabbabin takun saka tsakanin mutumin da jami'in ba.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN