Yanzu yanzu: Zanga-zanga ta barke a wani babban birnin Yarbawa matasa na nema wa Mawaki Mohbad da ya mutu adalci


Zanga-zangar MohBad a ranar Talata ta yi sanadin toshe manyan tituna a Abeokuta babban birnin jihar Ogun.

 A cikin wani faifan bidiyo da Jaridar The Nation ta gani, masu zanga-zangar a daruruwansu sun fito kan tituna sanye da bakaken kaya don girmama marigayin mawakin yayin da suke rera wakar Justice for Mohbad.

Wasu masu É—auke da kwalaye da rubutu kamar "Adalci ga Mohbad".

An kuma lura da kasancewar jami'an tsaro a yayin da matasan ke tattakin

Zanga-zangar ta haifar da cunkoson ababen hawa a manyan hanyoyin garin.

 Cikakken bayani anjima…

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN