Yanzu yanzu: Kotu ta yi watsi da karar da Matawalle ya shigar kan zaben Gwamnan Zamfara


Wata kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Sokoto ta yi watsi da karar da tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawallen Maradun ya shigar na kalubalantar sahihancin sakamakon zaben da ya kawo Dauda Lawal a matsayin Gwamnan Jihar.

 Cikakkun bayanai daga baya....

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN