Yanzu yanzu: Kotu ta yi watsi da karar da Matawalle ya shigar kan zaben Gwamnan Zamfara


Wata kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Sokoto ta yi watsi da karar da tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawallen Maradun ya shigar na kalubalantar sahihancin sakamakon zaben da ya kawo Dauda Lawal a matsayin Gwamnan Jihar.

 Cikakkun bayanai daga baya....

Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN