Jerin sunayen Gwamnoni 25 da Kotunan kararrakin zabe ke iya cirewa kafin karshen watan Satumba

Illustrative picture

Akwai fargaba a wasu jahohin inda ake sa ran gwamnonin da ba su gaza 25 a Najeriya za su karbi hukuncinsu daga kotunan sauraron kararrakin zaben gwamna a jihohinsu ba. Legit.ng ya wallafa.

A cewar jaridar The Punch, ana sa ran za a yanke hukunci kan koke kafin karshen watan Satumba.

Daga cikin jihohi 28 da aka gudanar da zaben gwamna a ranar 18 ga watan Maris, akalla 25 daga cikinsu ne ake jayayya a kotu.

 Kotuna a jihohi 25 da abin ya shafa za su yanke hukunci bayan kammala sauraron bangarorin da suka yi, kuma sun amince da rubutacciyar koke kamar yadda Darakta mai kula da koke-koken da mai shari’a Monica Dongban-Mensen, shugabar kotun daukaka kara ta gabatar.

 Ga jerin sunayen gwamnonin da jihohinsu



Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN