Jerin sunayen Gwamnoni 25 da Kotunan kararrakin zabe ke iya cirewa kafin karshen watan Satumba

Illustrative picture

Akwai fargaba a wasu jahohin inda ake sa ran gwamnonin da ba su gaza 25 a Najeriya za su karbi hukuncinsu daga kotunan sauraron kararrakin zaben gwamna a jihohinsu ba. Legit.ng ya wallafa.

A cewar jaridar The Punch, ana sa ran za a yanke hukunci kan koke kafin karshen watan Satumba.

Daga cikin jihohi 28 da aka gudanar da zaben gwamna a ranar 18 ga watan Maris, akalla 25 daga cikinsu ne ake jayayya a kotu.

 Kotuna a jihohi 25 da abin ya shafa za su yanke hukunci bayan kammala sauraron bangarorin da suka yi, kuma sun amince da rubutacciyar koke kamar yadda Darakta mai kula da koke-koken da mai shari’a Monica Dongban-Mensen, shugabar kotun daukaka kara ta gabatar.

 Ga jerin sunayen gwamnonin da jihohinsu



Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN