An bude shafi mai suna Comr Abba Sani Pantami, a kafar sadarwa ta Facebook


Shafin Comr Abba Sani Pantami NIG LTD, kamfanin labarai ne mai zamanshi dake da ragista karkashin hukumar CAC a Najeriya.  

Ga wasu daga cikin ayyukan da ake gudanarwa a karkashin shafin kamfanin; 

 - Rubuce-rubucen wayar da kan al-umma. 
 - Rahotonnin abubuwan da ke faruwa a Najeriya da makwabta. 
 - Tallace-Tallace. 
 - Rubutukan siyasa. 
 - Fadakarwa, Sharhi da Fashin Baki. 
 - Nishadi da Barkwanci. 
 - Rahotonni masu amfani ga al-umma. 

Nan gaba kadan zai kara fadada wasu ayyukan, tare da sake fito da wasu sabbin tsare-tsare masu inganci na zamani. 

Dubunnan daruruwan mutane a Najeriya ne suke matukar bibiyar shafin, domin samun ingantattun labarai a koda yaushe. 

Mamallakin shafin Comr Abba Sani Pantami, ya kasance shahararran marubuci kuma dan jarida mai yada labarai a kafofin sada zumunta, da yayi kaurin suna a Najeriya.

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN