Jerin sunayen sabbin Ministocin da Tinubu ya aika Majalisa don tantancewa


A yau Alhamis, fadar shugaban kasa ta aikowa majalisar dattawa sunayen wasu da za a tantance a matsayin Ministocin gwamnatin tarayya. 

Daga baya ana sa ran za a aika ragowar sunayen domin kowace jiha ta samu kujera. 

Cikakken jerin Ministoci 

Abubakar Momoh 
Yusuf Maitama Tugga 
Ahmad Dangiwa 
Hannatu Musawa 
Uche Nnaji 
Betta Edu 
Dr. Diris Anite Uzoka
 David Umahi 
Ezenwo Nyesom Wike 
Muhammed Badaru Abubakar 
Nasir El Rufai 
Ekerikpe Ekpo 
Nkiru Onyejiocha 
Olubunmi T. Ojo 
Stella Okotete Uju 
Kennedy Ohaneye 
Bello Muhammad Goronyo 
Dele Alake 
Lateef Fagbemi 
Mohammad Idris 
Olawale Edun 
Waheed Adebanwo Emman 
Suleman Ibrahim
 Prof Ali Pate 
Prof Joseph Usev 
Abubakar  Kyari
 John Enoh 
Sani Abubakar Danladi 

Published by isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN