A yau Alhamis, fadar shugaban kasa ta aikowa majalisar dattawa sunayen wasu da za a tantance a matsayin Ministocin gwamnatin tarayya.
Daga baya ana sa ran za a aika ragowar sunayen domin kowace jiha ta samu kujera.
Cikakken jerin Ministoci
Abubakar Momoh
Yusuf Maitama Tugga
Ahmad Dangiwa
Hannatu Musawa
Uche Nnaji
Betta Edu
Dr. Diris Anite Uzoka
David Umahi
Ezenwo Nyesom Wike
Muhammed Badaru Abubakar
Nasir El Rufai
Ekerikpe Ekpo
Nkiru Onyejiocha
Olubunmi T. Ojo
Stella Okotete Uju
Kennedy Ohaneye
Bello Muhammad Goronyo
Dele Alake
Lateef Fagbemi
Mohammad Idris
Olawale Edun
Waheed Adebanwo Emman
Suleman Ibrahim
Prof Ali Pate
Prof Joseph Usev
Abubakar Kyari
John Enoh
Sani Abubakar Danladi
Published by isyaku.com
Tags:
SIYASA