Yanzu yanzu: Gwamnatin jihar Kebbi ta rushe kungiyar yan kasuwa KEMTA, ta nada kwamitin rikon kwarya


An sanar da rushe kungiyar Yan kasuwar Kebbi Market Traders Association KEMTA ranar Juma'a 2 ga watan Yuni 2023. Shafin labarai na isyaku.com ya samo.

Mai magana da yawun kungiyar,  PRO Kasimu A. Bawa ya sanar da haka ga manema labarai a garin Birnin kebbi.

Kasimu ya ce Gwamnatin jihar Kebbi ta hannun Ahmed Yarima, Sakataren dindindin na ma'aikatar Kasuwanci (Ministry of Commerce) ta amince da rushe shugabacin kungiyar, kuma ta amince da kafa kwamitin rikon kwarya da suka hada da:

1. Alhaji Mustapha Speaker - Chairman
2. Sidi Zanna - Secretary
3. Kasimu A. Bawa - PRO
4. Alhaji Yunusa Mai Atamfa - Treasurer

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN