Tinubu ya nada sabon Gwamnan babban bankin Najeriya na rikon kwarya

Falashodun Adebisi Shonubi CBN Ag CBN Governor

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Folashodun Adebisi Shonubi a matsayin Gwamnan babban bankin Najeriya na rikon kwarya.

Wannan na zuwa ne bayan shugaba Tinubu ya dakatar da tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefele cikin Daren Juma'a 9 ga watan Yuni.

An haifi Folashodun Adebisi Shonubi ranar 7 ga watan Maris 1962.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN