A ranar Litinin 8 ga watan Mayu ne Kotun Sauraron Karar Zaben Shugaban Kasa ta fara sauraron korafin kan zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.
Wannan lamari na da matukar muhimmanci saboda shine zai iya nuna makomar rikici da ake yi kan sakamakon zaben.
BY isyaku.com