Kotun Zaben Shugaban Kasa: Abin Da Ya Sa Kotu Ta 'Sauke' Karar Obi Kan Tinubu: KAI TSAYE


Alhamis, Yuni 01, 2023 at 7:44 Yamma
A ranar Litinin 8 ga watan Mayu ne Kotun Sauraron Karar Zaben Shugaban Kasa ta fara sauraron korafin kan zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.

Wannan lamari na da matukar muhimmanci saboda shine zai iya nuna makomar rikici da ake yi kan sakamakon zaben.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN