DSS ta yi gargadi: Akwai yiwuwar barazanar harin ta'addanci lokacin shagulgulan Sallah - isyaku.com


Hukumar tsaron farin kaya, DSS ta ce Æ´an ta’adda na shirin kai hare-hare a masallatan idi da wuraren shaÆ™atawa lokacin Sallah Babba.

Kakakin DSS, Dr Peter Afunanya ne ya sanar da haka a ranar Alhamis. Jaridar Aminiya ta wallafa.

Don haka ya  buÆ™aci duk masu kula da wuraren taruwar mutane irinsu kasuwanni da wuraren shaÆ™atawa da su kai rahoton duk motsin da basu amince da shi ba ga jami’an tsaro.

Ya ce DSS ta Æ™wato abubuwa masu fashewa daga hannun waÉ—anda take zargin Æ´an ta’adda ne.

Dr Afunanya ya ce hukumar ta kuma  kama makamai da albarusai daga wurin Æ´an ta’adda a kan hanyar Abuja – Keffi cikin jihar Nassarawa.

By/Daga - Click/Latsa isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN