Hukumar tsaron farin kaya, DSS ta ce Æ´an ta’adda na shirin kai hare-hare a masallatan idi da wuraren shaÆ™atawa lokacin Sallah Babba.
Kakakin DSS, Dr Peter Afunanya ne ya sanar da haka a ranar Alhamis. Jaridar Aminiya ta wallafa.
Don haka ya buÆ™aci duk masu kula da wuraren taruwar mutane irinsu kasuwanni da wuraren shaÆ™atawa da su kai rahoton duk motsin da basu amince da shi ba ga jami’an tsaro.
Ya ce DSS ta Æ™wato abubuwa masu fashewa daga hannun waÉ—anda take zargin Æ´an ta’adda ne.
Dr Afunanya ya ce hukumar ta kuma kama makamai da albarusai daga wurin Æ´an ta’adda a kan hanyar Abuja – Keffi cikin jihar Nassarawa.
By/Daga - Click/Latsa isyaku.com