An yanke wa mata 3 hukuncin kisa bisa aikata mugun laifi kan yara a Najeriya


Mai shari’a Gabriel Ette na babbar kotun jihar Akwa Ibom da ke Uyo a ranar Juma’a, 2 ga watan Yuni, ya yanke wa wasu mata uku hukuncin kisa bisa samun su da kware wajen satar yara da sayar da yara a jihar.

 Matan masu suna Enobong Nsikak Sunday (38), Gertrude Thompson Akpan (48), da Mary Okon James (49) an same su da laifin hada baki da garkuwa da mutane, Kuma aka yanke masu  hukuncin kisa a karkashin sashe na 1 na dokar tsaro da tabbatar da tsaro a jihar Akwa Ibom.  2009.

 Mai shari’a Ette ta ce kalaman ikirari na wadanda ake zargin sun danganta juna kuma sun tabbatar da cewa sun zama hadaddiyar kungiya ce ta sana’arsu.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN