Yanzu-Yanzu: Kwankwaso Ya Magantu Kan Ganawar da Ya Yi da Bola Tinubu a Faransa


Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 karkashin inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan maramari, Rabiu Kwankwaso, ya tabbatar da rahoton cewa ya gana da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu.

A wata hira da kafar watsa labarai TRT Afrika, tsohon gwamnan Kano, Kwankwaso, ya ce ba zai bayyana abinda suka tattauna ba sai ranar Alhamis mai zuwa. Legit ya wallafa.

Idan baku manta ba, shugaban Najeriya mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Kwankwaso, jagoran NNPP da kuma tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi a ƙasar Faransa ranar Talata.

Ƙarin bayani na nan tafe...

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN