Type Here to Get Search Results !

Yanzu-Yanzu: Kwankwaso Ya Magantu Kan Ganawar da Ya Yi da Bola Tinubu a Faransa


Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 karkashin inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan maramari, Rabiu Kwankwaso, ya tabbatar da rahoton cewa ya gana da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu.

A wata hira da kafar watsa labarai TRT Afrika, tsohon gwamnan Kano, Kwankwaso, ya ce ba zai bayyana abinda suka tattauna ba sai ranar Alhamis mai zuwa. Legit ya wallafa.

Idan baku manta ba, shugaban Najeriya mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Kwankwaso, jagoran NNPP da kuma tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi a ƙasar Faransa ranar Talata.

Ƙarin bayani na nan tafe...

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN