A yau, Litinin, 8 ga watan Mayu ne, Kotun Sauraron Karar Zaben Shugaban Kasa za ta fara sauraron korafin kan sakamakon zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.
Wannan zaman na da matukar muhimmanci domin shine daga karshe zai warware rikici kan sakamakon zaben shugaban kasar.
BY ISYAKU.COM