Kai Tsaye: Yadda Zaman Kotun Sauraron Karar Zaben Shugaban Kasa Ke Gudana Yau


A yau, Litinin, 8 ga watan Mayu ne, Kotun Sauraron Karar Zaben Shugaban Kasa za ta fara sauraron korafin kan sakamakon zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Wannan zaman na da matukar muhimmanci domin shine daga karshe zai warware rikici kan sakamakon zaben shugaban kasar.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN