Gabanin litinin 29 ga watan Mayu, Buhari ya zagaya da Tinubu ya nuna masa Fadar shugaban kasa (Hotuna)


A gabanin litinin 29 ga watan Mayu, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci magajinsa, Bola Ahmed Tinubu ya zagaya da shi fadar shugaban kasa ta Aso rock villa, a Abuja.

 Ana sa ran zababben shugaban zai koma cikin Villa, ofishi da gidan shugaban Najeriya bayan rantsar da shi a ranar Litinin mai zuwa.

 Ziyarar da shugaban kasa da zababben shugaban kasa suka kai a fadar shugaban kasa ya gudana ne bayan da shugabannin biyu suka yi sallar Juma'a tare a masallacin fadar shugaban kasa.

 Ga karin hotunan rangadin da Sunday Aghaeze ya dauka a kasa.






Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN