Wasu ‘yan bindiga sun kashe ‘yan sandan kwantar da tarzoma Mopol 6 da wasu mutane 30 a kauyen Dan Umaru da ke karamar hukumar Danok Wasagu a yankin Masarautar Zuru a jihar Kebbi.
An kai harin ne da sanyin safiyar Lahadi, 30 ga Afrilu, 2023.
BY ISYAKU.COM
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI