Type Here to Get Search Results !

Main event

Cikin Hotuna: Yan sandan kwantar da tarzoma ta Yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi


Wasu ‘yan bindiga sun kashe ‘yan sandan kwantar da tarzoma Mopol 6 da wasu mutane 30 a kauyen Dan Umaru da ke karamar hukumar Danok Wasagu a yankin Masarautar Zuru a jihar Kebbi.

 An kai harin ne da sanyin safiyar Lahadi, 30 ga Afrilu, 2023.

 An kuma yi garkuwa da mutane da dama tare da sace daruruwan shanu yayin harin da aka kai kauyukan da ke makwabtaka da su.





Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies