Cikin Hotuna: Yan sandan kwantar da tarzoma ta Yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi


Wasu ‘yan bindiga sun kashe ‘yan sandan kwantar da tarzoma Mopol 6 da wasu mutane 30 a kauyen Dan Umaru da ke karamar hukumar Danok Wasagu a yankin Masarautar Zuru a jihar Kebbi.

 An kai harin ne da sanyin safiyar Lahadi, 30 ga Afrilu, 2023.

 An kuma yi garkuwa da mutane da dama tare da sace daruruwan shanu yayin harin da aka kai kauyukan da ke makwabtaka da su.





Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN