Type Here to Get Search Results !

Yanzu-Yanzu: 'Yan Sanda Sun Mamaye Babbar Sakatariyar Wata Jam'iyya, Sun Kwace Iko Nan Take


Rundunar 'yan sanda ta kwace babbar Sakatariyar jam'iyyar Labour Party reshen jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya. Legit ya wallafa.

Sakataren LP na Æ™asa, Umar Farouk, ne ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin 3 ga watan Afrilu, 2023. 


Jaridar Vanguard ta rahoto Sanarwan na cewa: 

Uwar jam'iyyar LP ta Æ™asa ta kaÉ—u na samun labarin mamaya da kuma kwace Sakatariyarta da ke Owerri, yau Litinin 3 ga watan Afrilu, 2023. Hakan ya biyo bayan wanda ya faru ranar Laraba 15 ga watan Maris." 

Sakataren LP ya kara da cewa gwamnatin Imo ta jam'iyyar APC ta ce an É—auki wannan matakin ne saboda cika umarnin Kotu. 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN