Yanzu-Yanzu: 'Yan Sanda Sun Mamaye Babbar Sakatariyar Wata Jam'iyya, Sun Kwace Iko Nan Take


Rundunar 'yan sanda ta kwace babbar Sakatariyar jam'iyyar Labour Party reshen jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya. Legit ya wallafa.

Sakataren LP na Æ™asa, Umar Farouk, ne ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin 3 ga watan Afrilu, 2023. 


Jaridar Vanguard ta rahoto Sanarwan na cewa: 

Uwar jam'iyyar LP ta Æ™asa ta kaÉ—u na samun labarin mamaya da kuma kwace Sakatariyarta da ke Owerri, yau Litinin 3 ga watan Afrilu, 2023. Hakan ya biyo bayan wanda ya faru ranar Laraba 15 ga watan Maris." 

Sakataren LP ya kara da cewa gwamnatin Imo ta jam'iyyar APC ta ce an É—auki wannan matakin ne saboda cika umarnin Kotu. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN