Da dumi-dumi: Jam'iyyar APC Ta Yi Amai Ya Lashe, Ta Sauya Tsarin Zabe A Jihar Arewa


Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki ta amince da tsarin kato bayan ƙato wajen gudanar da zaɓen fidda ɗan takarar gwamna a jihar Kogi. Legit ya wallafa.

Punch tace matakin sauya tsarin zaben daga amfani da Deleget zuwa zaɓen Kato bayan kato na kunshe ne a wata wasiƙa da muƙaddashin shugaban APC, Sanata Abubakar Kyari, ya rubuta.

Wasikar mai dauke da kwanan watan 6 ga watan Afrilu, an rubuta ta domin sanar da hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) matakin da jam'iyyar APC ta ɗauka.

Ku saurari karin bayani...

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN