Yanzu-Yanzu: Gwamna ya fusata, ya umarci a kama duk wanda ya ki karban tsoffin kuɗi


Zamfara - Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya umarci a cafke duk wanda ba ya karɓan tsohon takardun N200, N500, N1000 a jihar, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito
.

Gwamnan ya ce tsoffin takardun naira guda uku da aka sauya suna da halascin amfani har zuwa lokacin da Kotun Koli zata yanke hukuncin ƙarshe kan Kes ɗin da jihohi uku suka kai FG da CBN.

Matawalle ya bayyana haka ne a wurin bikin rantsar da manyan alƙalai da sabbin naɗe-naɗen hadimai wanda ya gudana a gidan gwamnatinsa, Chamber II a Gusau.

Zan mai da Najeriya cibiyar noma ta Afirka, Tinubu ya shaida wa taron dimbin magoya bayan APC a Kebbi da ba a taba ganin irinsa ba (Hotuna)

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN