Type Here to Get Search Results !

Kebbi ta dau harama: Filin taro na Haliru Abdu ya cika kafin isowar Tinubu


Ynzu haka kanen Gwamnan jihar Kebbi Alhaji Ibrahim Bagudu tare da kusoshi da jiga-jigan jam'iyar APC reshen jihar Kebbi sun halara filin taro na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi.

Yayin da ake ci gaba da jiran isowar Dan takarar shugaban kasa na jam'iyar APC Bola Ahmed Tinubu don yakin neman zabe  a jihar Kebbi. 




Zan mai da Najeriya cibiyar noma ta Afirka, Tinubu ya shaida wa taron dimbin magoya bayan APC a Kebbi da ba a taba ganin irinsa ba (Hotuna)

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies