KAI TSAYE: Zabe a jihar Kebbi, Jami'in tattara sakamakon zabe ya yi batan dabo da sakamakon zabe na gundumar Marafa a Birnin kebbi
Isyaku GarbaFebruary 27, 2023
0
Equity FM Birnin kebbi ta labarta rahotanni na cewa Jami'in tattara sakamakon zabe na gundumar Marafa da ke karamar hukumar Birnin kebbi ya yi batan dabo tare da sakamakon zabe na gunduma ta Marafa.
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.
Top Post Ad
Below Post Ad
Hollywood Movies
Adadin mabiya
Sanarwa
Seniora Tech tana N0.50 Taushi Plaza, Bello way Birnin kebbi. Ita ke tafiyar da shafukan isyaku.com da Seniora News a karkashin kampanin Seniora Int'l Ltd RC 1470216
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI